POP loading......

Sunday, 27 November 2016

Unknown

Boko Haram Attacks Nigerian Soldiers, Several wounded (PHOTOS)



       According to the information shared in Hausa by Jahar,a Local Government Administrator in Borno state Hon Saeed Salisu Sambo and soldiers were attacked by Boko Haram insurgents.They were on their way to Pulka and were attacked about 5km from Bama town.Several soldiers were wounded in the attack.

‘Kantomar karamar hukumar Gwoza dake jahar Borno Hon Saeed Salisu Sambo ya tsallake rijiya ta baya.

A hanyar sa ta komawa Maiduguri daga garin Pulka a karamar hukumar Gwoza, Yan Bokoharam suka yi wata tagawar nashi Kwanton Bauna, a wani wuri kimanun kilometre 5 kamin ka isa garin Bama a hanyar zuwa Maiduguri daga Gwoza.

Sai Jami’an tsaron da ke rakiyar sa suna dakile harin, kamar yanda ya bayyana a shafin sa na Facebook.
Harin dai ya jikkata wasu Sojoji da dama a tawagar nashi.

Muna addu’ar Allah ya bamu zaman lafiya mai daurewa, Amin’










Subscribe to this Blog via Email :